Shugabannin kasashen Afirka dabam-dabam sun hallara a New Delhi, babban birnin Indiya, domin taron kolin da kasar ta kira da kasashen Afirka.
Hotunan Taron Kolin Kasashen Afirka Da Kasar Indiya A Birnin New Delhi

14
Karamin ministan al'adu na Indiya, Mahesh Sharma, yana tarbar firayim ministan kasar Lesotho, Pakalitha Mosisili.

15
Shugaba Ismail Omar Guelleh, na Djibouti, hagu, yana gaisawa da mai tarbarsa, karamin ministan harkokin wajen Indiya, Vijay Kumar Singh,lokacin da ya isa wurin taro

16
Bakin dake halartar taron kolin na Indiya da kasashen Afirka a New Delhi

17
Shugaba Yoweri Museveni na Uganda