A ranar 21 ga watan Fabarairu ne za a gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na farko hade da na 'yan majalisar dokoki a Jamhuriyar Nijar, za kuma gudanar da zagaye na biyu a ranar 28 Maris.
Babban Zaben Kasar Jamhuriyar Nijar
A ranar 21 ga watan Fabarairu ne za a gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na farko hade da na 'yan majalisar dokoki a Jamhuriyar Nijar, za kuma gudanar da zagaye na biyu a ranar 28 Maris.

5
Hedikwatar Hukumar Zaben Nijar CENI

6
Wani magoyin bayan dan takarar MODEN LUMANA Hama Amadou

7
Hoton Yar Takara A Nijar Fatchima Amadou Ango

8
Barka Da Zuwa Yankin Dosso