Leah Sharibu daliba daya tilo da har yanzu take hannun kungiyar Boko Haram tayi magana a wai faifai da aka wallafa a shafin internet inda ta roki shugaban kasa yaji kanta ya nemi a sako ta. Ta kuma yi kira da a taimakawa iyayenta da tace suna wahala musamman mahaifiyarta.
Hotunan Leah Sharibu da iyayenta
1
Leah Sharibu
2
Leah Sharibu
3
Leah Sharibu
4
Nathanial Sharibu