A kalla mazauna kauyen Kawuri dake arewa maso gabashin Najeriya, su 85 ne suka gagara guduwa daga mahara wadanda suka fasa bom a wata kasuwa dake ci mako-mako, kuma suka kona gidaje a kalla 300, inji wani jami’I yau Talata. Maharan sun bar nakiyoyi a kasuwar, wadanda suka fashe washegari.
Hotunan Wurin da Ake Zaton ‘Yan Boko Haram Sun Kai Wa Hari, Junairu 28, 2014, Babi na 2

5
Wasu gidaje da aka kona a harin da ake zaton ‘yan Boko Haram ne suka kaishi a Kawuri dake Maiduguri, Junairu 28, 2014.

6
Wasu gidaje da aka kona a harin da ake zaton ‘yan Boko Haram ne suka kaishi a Kawuri dake Maiduguri, Junairu 28, 2014.

7
Wasu gidaje da aka kona a harin da ake zaton ‘yan Boko Haram ne suka kaishi a Kawuri dake Maiduguri, Junairu 28, 2014.

8
Wasu gidaje da aka kona a harin da ake zaton ‘yan Boko Haram ne suka kaishi a Kawuri dake Maiduguri, Junairu 28, 2014.