Ngozi Okonjo-Iweala sananniya ce a fadin duniya, 'yar Najeriya da ta yi fice a ilimin tattalin arziki. Ta yi suna a wa'adi biyun da tayi tana Ministar Ma'aikatar Kudi a Najeriya da kuma aikin da ta yi a Bankin Duniya inda ta yi shekaru da dama har ta kaiga rike shugabancin bankin a matsayin Babbar Darakta daga watan Oktoba na 2007 zuwa watan Juli na 2011. Ta taba zama Ministar Harkokin Wajen Najeriya na wani dan lokaci a shekarar 2006.
Masu Ikon Fada A Ji A Najeriya: Ministar Ma'aikatar Kudi Ngozi Okonjo-Iweala

1
World Bank Group President Paul Wolfowitz speaks to Nigerian Finance Minister Ngozi Okonjo-Iweala, April 21, 2006,

2
IMF Managing Director Christine Lagarde and Nigeria's Finance Minister Ngozi Okonjo-Iweala confer during roundtable meeting in Nigeria, Tuesday, Dec 20, 2011.

3
Secretary of State Hillary Rodham Clinton talks with Nigerian Finance Minister Ngozi Okonjo-Iweala, Aug. 9, 2012.

4
Irish rock star Bono shows Nigerian Finance Minister Ngozi Okonjo-Iweala her picture in a British newspaper, May 21, 2006.