Zaman Majalisar Dokokin Najeriya ya Kara tsawo saboda tsaikon da aka samu a dalilin kutse da wasu wadanda ba a san ko su wanene ba suka shiga cikin Majalisar suka sace sandan girma wanda shi ne sandan iko da ake amfani da shi a lokutan zama.
Wasu Bata Gari Sun Sace Sandar Iko a Majalisar Dokokin Najeria
An samu hargitsi a Majalisar Dokokin Najeriya inda wasu ‘yan daba suka shiga zauren Majalisar suka dauki sandar girma.

1
Yunkurin kwato sandar girma ta Majalisa daga hannun wasu 'yan daba.

2
Wasu Bata Gari Sun Sace Sandar Iko A Majalisar Dokokin Najeriya.

3
Wasu Bata Gari Sun Sace Sandar Iko A Majalisar Dokokin Najeriya.

4
Wasu Bata Gari Sun Sace Sandar Iko A Majalisar Dokokin Najeriya.
Facebook Forum