JOS, Najeriya — 
 
 
 
 
A yau shirin Zamantakewa ya tattauna ne kan takaddamar da ta biyo bayan shirin gwamnatin jahar Filato na rufe makabartar cikin garin Jos.
Saurari shirin da Zainab Babaji ta gabatar:
Your browser doesn’t support HTML5
Takaddama Kan Shirin Rufe Makabartar Garin Jos