LAFIYA UWAR JIKI: Yaki Da Cutar Farar Masassara A Jamhuriyar Nijar, Fabrairu 13, 2025

Hauwa Umar

Shirin Lafiya Uwar Jiki na wannan mako ya leka Jamhuriyar Nijar inda hukumomin lafiya a kasar suka fara aikin rigakafi a wani yunkuri da kasar ke yi na yaki da cutar farar masassara.

Saurari shirin da Hauwa Umar ta gabatar:

Your browser doesn’t support HTML5

Yaki Da Cutar Farar Masassara A Jamhuriyar Nijar, Fabrairu 13, 2025