Sabuwar Takaddama ta Barke Tsakanin Kamfanin Areva da Gwamnatin Jamhuriyar Niger
Areva
Wata sabuwar takaddama ta barke tsakanin kamfanin Areva da gwamnatin jamhuriyar Niger.
WASHINGTON, DC —
Wata sabuwar takkadama ta kunno kai tsakanin kamfanin Areva da gwamnatin jamhuriyar Niger, akan wata sabuwar yarjejeniyar hakar ma'adini uranium a Niger.
Saurari karin bayani.
Your browser doesn’t support HTML5
Sabuwar takkadama ta barke tsakanin kamfanin Areva da kasar Niger