Shugabannin kasashen Afirka dabam-dabam sun hallara a New Delhi, babban birnin Indiya, domin taron kolin da kasar ta kira da kasashen Afirka.
Hotunan Taron Kolin Kasashen Afirka Da Kasar Indiya A Birnin New Delhi

6
Shugaba Mohamadou Issoufou, na Jamhuriyar Nijar a lokacin da karamin minista mai kula da manyan masana'antu na Indiya, G.M. Siddeshwara, yake tarbarsa.

7
Shugaba Idris Deby Ito na kasar Chadi a lokacin da ya isa zauren taron kolin Indiya da kasashen Afirka.

8
Shugaba Boni Yayi na Jamhuriyar Benin

9
Sakatare mai kula da yankunan yamma na Indiya, Navtej Singh Sarna, na biyu a dama, yana magana da wani wakilin Masar a ranar farko ta taron kolin Indiya da Kasashen Afirka a New Delhi