Sanata Shehu Sani ya yi bayanin yadda jirgin kasan da su ka shiga zuwa Abuja ya sha da kyar bayan harin 'yan-bindigan da ya ce ya lalata hanyar dogon a tsakanin Rijana da Dutse. Saurari rahoton Isah Lawal Ikara
Yadda Muka Tsira Daga Harin Da 'Yan Bindiga Suka Kai Kan Jirgin Kasar Da Muke Ciki - Shehu Sani
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya