TASKR VOA: Matsanancin zafin wasu sassan duniya, hukumomi suna ba mutane shawarar daukan matakan sanyaya jiki don kauce samun cuta ko mutuwa
- Zahra’u Fagge
 - Haruna Shehu
 - Murtala Sanyinna
 - Grace Oyenubi
 - Binta S. Yero
 
Yayin da Trump da Biden za su sake karawa a zaben bana dukkansu sun tabo batun tashin hankalin 6 ga watan Janairun 2021 a yakin neman zabensu; Wasu manoma a jihar Neja dake arewacin Najeriya su na korafin cewa gwanmati ta kwace filayen su ne da karfi ba tare da diyya ba, da wasu rahotanni