An bude kasuwar baje kolin kayan hannu da mata ke yi a Nijar, wacce aka fi sani da Safem a Niamey. Wannan ne karo na 12 da kasuwar ke ci, kuma ‘yan kasuwa daga wasu kasashen Afirka, ciki har da Najeriya suna zuwa cin kasuwar.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
- 
Fabrairu 28, 2025Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
 - 
Fabrairu 05, 2025Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
 - 
Disamba 31, 2024Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
 - 
Disamba 20, 2024Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
 - 
Disamba 20, 2024Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya