A ranar 21 ga watan Fabarairu ne za a gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na farko hade da na 'yan majalisar dokoki a Jamhuriyar Nijar, za kuma gudanar da zagaye na biyu a ranar 28 Maris.
Babban Zaben Kasar Jamhuriyar Nijar
A ranar 21 ga watan Fabarairu ne za a gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na farko hade da na 'yan majalisar dokoki a Jamhuriyar Nijar, za kuma gudanar da zagaye na biyu a ranar 28 Maris.
1
Ibrahim Ka'almasi Garba a wani taron tattaunawa kan siyasar jamhuriyar Nijar.
2
Wani taron tattaunawa a birnin Yamai kafin babban zaben jamhuriyar Nijar
 
3
Wani taron tattaunawa a birnin Yamai kafin babban zaben jamhuriyar Nijar
 
4
Harabar hukumar zaben jamhuriyar Nijar CENI.