Shugaban Amurka Joe Biden ya amsa cewa ita ma kasar shi ta na da irin na ta raunin, yayin da ya ke karbar bakuncin Babban Taro Kan Tsarin Dimokaradiyya ta kafar yanar gizo, wanda ya hada shugabannin kasashen duniya, kungiyoyin jama’a, da fannonin masu zaman kansu don ganin an “gabatar da ingantacciyar ajanda don sabunta al’amura a dimokaradiyyance, sannan kuma a magance mafiya hadari daga cikin matsalolin da tsarin dimokaradiyya ke fuskanta a wannan marrar, ta wajen daukar matakan bai daya.”
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
- 
Fabrairu 28, 2025Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
 - 
Fabrairu 05, 2025Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
 - 
Disamba 31, 2024Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
 - 
Disamba 20, 2024Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
 - 
Disamba 20, 2024Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya