Gabanin korar sojojin nan biyu da ake tuhuma da kashe babban malamin addinin Musulunci a Yobe, Sheikh Goni Aisami, a wata hira da shugaban Sashin Hausa na Muryar Amurka, Aliyu Mustapha Sokoto, babban hafsan sojojin kasa na Najeriya, Laftanar Janar Farouk Yahaya ya ce sojojin da suka yi aika-aikan sun bata sunan sojojin Najeriya, kuma duk hukuncin da doka ta tanadar a kan su, za a aiwatar da shi ba-sani-ba-sabo.
Makasan Sheikh Goni Aisami Sun Bata Sunan Sojin Najeriya – Laftanar Janar Farouk Yahaya
- Haruna Shehu
 - Aliyu Mustapha
 
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
- 
Fabrairu 28, 2025Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
 - 
Fabrairu 05, 2025Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
 - 
Disamba 31, 2024Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
 - 
Disamba 20, 2024Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
 - 
Disamba 20, 2024Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya