No media source currently available
Kakakin Ma’aikatar Wajen Iran ya yi gargadin cewa dakarun kasar za su mayar da martani muddin Amurka ta dauki wani mataki a kan jiragen dakon man Iran da suke kan hanyar zuwa Venezuela. Iran da Venezuela duka suna karkashin takunkuman Amurka.
Dubi ra’ayoyi
Facebook Forum